fidelitybank

Rasuwa: Mu na mika sakon ta’aziyar mu ga iyalan Buhari Daura – Badaru

Date:

Gwamna jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar ya mika sakon alhininsa game da rasuwar, Alhaji Sani Buhari Daura.

PlatinumPost ta ruwaito cewa fitaccen dan kasuwar Alhaji Sani Buhari Daura ya rasu ne a ranar Lahadi ya na da shekaru 89 a duniya.

A sakon ta’aziyya ga iyalan marigayin mai dauke da sa hannun mai taimaka masa na musamman kan harkokin yada labarai, Habibu Nuhu Kila, gwamnan Badaru ya kuma jajantawa masarautar Daura bisa rasuwar Walin Daura.

Gwamna Badaru ya bayyana rasuwar, Alhaji Sani Buhari a matsayin babban rashi, ba ga iyalansa kadai ba, har ma da kasa baki daya.

Ya ce,”Marigayi Walin Daura ya yi rayuwa mai gamsarwa a matsayinsa na hamshakin dan kasuwa da al’ummar duniya da ba za a taba mantawa da hidimar da ya yi wa al’umma ba, mu na kuma yin addu’a Allah ya gafarta masa”. Inji Badaru.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp