fidelitybank

Rasuwa: Mu na mika sakon ta’aziyar mu ga iyalan Buhari Daura – Badaru

Date:

Gwamna jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar ya mika sakon alhininsa game da rasuwar, Alhaji Sani Buhari Daura.

PlatinumPost ta ruwaito cewa fitaccen dan kasuwar Alhaji Sani Buhari Daura ya rasu ne a ranar Lahadi ya na da shekaru 89 a duniya.

A sakon ta’aziyya ga iyalan marigayin mai dauke da sa hannun mai taimaka masa na musamman kan harkokin yada labarai, Habibu Nuhu Kila, gwamnan Badaru ya kuma jajantawa masarautar Daura bisa rasuwar Walin Daura.

Gwamna Badaru ya bayyana rasuwar, Alhaji Sani Buhari a matsayin babban rashi, ba ga iyalansa kadai ba, har ma da kasa baki daya.

Ya ce,”Marigayi Walin Daura ya yi rayuwa mai gamsarwa a matsayinsa na hamshakin dan kasuwa da al’ummar duniya da ba za a taba mantawa da hidimar da ya yi wa al’umma ba, mu na kuma yin addu’a Allah ya gafarta masa”. Inji Badaru.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp