fidelitybank

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Date:

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan harkokin lafiyar al’umma, Uju Anwukah ta ce ƙasar ce ta farko a Afirka kuma ta biyu a duniya a yawan mutanen da ke fama da ƙarancin abinci mai gina jiki.

Hadimar Tinubun ta bayyana hakan ne ta bakin shugaban kwamitin kula da ingancin abinci na Majalisar Wakilan ƙasar, Chike Okafor, wanda ya ce Najeriya na kashe dala biliya ɗaya da rabi a kowace shekara sakamakon matsalar rashin abinci mai gina jiki.

Anwukah ta wadda ta yi magana kan inganta abinci ta ce ƙasar ƙoƙari ta wanan fanni ta hanyar ƙirƙiro da shirin N-774 da yanzu haka majalisar Wakilan ƙasar ta shirya taron ƙasa da ake gudanawar kan samar da wadataccen abinci mai gina jiki a ƙasar.

Hakan na zuwa ne kwana biyu bayan da Ƙungiyar agaji ta ƙasar, Red Cross Nigeria ta ce akwai kimanin yara mliyan 5.4 da ke fama da uƙubar yunwa a jihohin ƙasar tara da ke fama da matsalar tsaro.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp