fidelitybank

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Date:

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan harkokin lafiyar al’umma, Uju Anwukah ta ce ƙasar ce ta farko a Afirka kuma ta biyu a duniya a yawan mutanen da ke fama da ƙarancin abinci mai gina jiki.

Hadimar Tinubun ta bayyana hakan ne ta bakin shugaban kwamitin kula da ingancin abinci na Majalisar Wakilan ƙasar, Chike Okafor, wanda ya ce Najeriya na kashe dala biliya ɗaya da rabi a kowace shekara sakamakon matsalar rashin abinci mai gina jiki.

Anwukah ta wadda ta yi magana kan inganta abinci ta ce ƙasar ƙoƙari ta wanan fanni ta hanyar ƙirƙiro da shirin N-774 da yanzu haka majalisar Wakilan ƙasar ta shirya taron ƙasa da ake gudanawar kan samar da wadataccen abinci mai gina jiki a ƙasar.

Hakan na zuwa ne kwana biyu bayan da Ƙungiyar agaji ta ƙasar, Red Cross Nigeria ta ce akwai kimanin yara mliyan 5.4 da ke fama da uƙubar yunwa a jihohin ƙasar tara da ke fama da matsalar tsaro.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Najeriya ta karɓo bashin dala miliyan 747 daga bankunan...

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaɗa...

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...
X whatsapp