fidelitybank

Rashawa: Shugaban Malawi ya korfi kafatannin ministocinsa

Date:

Shugaban kasar Malawi, Lazarus Chakwera, ya kori dukannin ministocinsa, bisa zargin cin hanci da rashawa.

A wani jawabi da ya yi ga al’ummar kasar ta talabijin a ranar Litinin, shugaban ya lashi takobin tunkarar duk wata matsalar kin bin doka daga jami’an gwamnati.

Ya ce, za a kafa wata sabuwar majalisar ministocin cikin kwana biyu.

Ministoci uku na fuskantar tuhuma, wadanda suka hada da ministan kula da harkokin filaye, wanda aka kama a watan da ya gabata a kan zargin cin hanci.

Shi kuwa ministan kwadago ana zarginsa ne da karkatar da kudin yaki da annobar korona, yayin da ministan makamashi ke fuskantar zargin almundahana a kwangilolin mai.

Shugaban Malawai, Lazarus, ya na zargin kafatanin ministocin sa, wanda suka musanta zargin.

An zabi Mista Chakwera a shekarar 2020, inda ya yi alkawarin yakar cin hanci da rashawa.

A makon da ya wuce wasu kungiyoyin coci biyu masu karfin fadi a ji suka zargi shugaban da cewa ba ya kokari wajen yaki da matsalar cin hanci.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp