fidelitybank

Rasha ta aike da dakarun soji zuwa Kazakhstan

Date:

Kasar Rasha ta aike da dakarun sojojin ta zuwa kasar Kazakhstan, domin taimakawa wajen kawo karshen tarzomar da ta barke a fadin kasar, bayan munanan tashe-tashen hankula da suka bazu a cikin tsohuwar gwamnatin Tarayyar Soviet.

‘Yan sanda sun ce sun kashe masu zanga-zanga da dama a babban birnin Almaty na tsakiyar yankin Asiya. Gidan talabijin din kasar ya ce, jami’an tsaro 13 ne suka mutu, ciki har da biyu da aka samu an yanke kawunansu.

Kamfanin dillancin labarai na Rueters ya rawaito cewa, wani gidan shugaban kasa da ofishin magajin gari da ke birnin, duk sun kone kurmus, sai dai ya zuwa yammacin ranar Alhamis, filin jirgin saman birnin, wanda masu zanga-zangar suka kwace tun da farko, ya na karkashin kulawar jami’an soji, yayin da motocin da suka kone sun cika titunan kasar.

Da sanyin safiyar Alhamis din nan, wasu dakaru masu sulke da dakaru da dama ne suka shiga babban birnin na Almaty, kuma a na jin karar harbe-harbe a lokacin da sojoji su ka tunkari taron, kamar yadda wakilan kamfanin dillancin labaran Reuters suka rawaito daga wurin.

 

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...
X whatsapp