fidelitybank

Ranar Litinin za a fara tantance Ministocin Tinubu

Date:

Majalisar Dattawa, ta ce, a ranar Litinin ta makon gobe ne za ta fara tantance mutanen da shugaban Bola Tinubu ya tura mata domin naɗawa a matsayin ministoci.

A ranar Alhamis Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya karanto jerin sunayen mutum 28 waɗanda shugaban ƙasar, Bola Ahmed Tinubu ya aike wa majalisar domin tantance su.

Wannan dai ya zo ne bayan da ƴan ƙasar suka ƙagara su ji wadanda za su kasance ‘yan majalisar zartarwar sabon shugaban.

A tattaunawarsa da BBC, ɗan Majalisar Dattijan Najeriya, Sulaiman Kawu Sumaila, ya ce “Duk da dai ba a ƙarasa kawo sauran (sunayen) ba, amma za mu fara tantance 28 da aka gabatar a ranar Litinin mai zuwa, kuma tunda dole ne kowace jiha a samu minista, kamar yadda suka nuna shi ma sauran jerin sunayen ba da daɗewa ba za su gabatar mana da su.”

Sanata Kawu ya ce “Sako sunayen ƴan adawa a cikin jerin sunayen ministoci wani abu ne da zai sake samar da fahimtar juna, a yi aiki tare.”

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp