fidelitybank

Peseiro ya yabawa tawagar ƴan wasan Super Eagles bisa caskaren da suka yi wa Sao Tome

Date:

Kocin Super Eagles, Jose Peseiro, ya yi wa ‘yan wasansa farin ciki bayan rawar da suka taka a karawar da suka yi da Sao Tome da Principe ranar Lahadi.

Super Eagles ta kawo karshen kamfen din neman tikitin shiga gasar cin kofin Afrika na 2023 da gagarumin nasara, inda ta lallasa Sao Tome da Principe da ci 10-0 a filin wasa na Godswill Akpabio International Stadium, Uyo.

Duk da cewa an riga an tabbatar da samun gurbi a gasar, kungiyar Jose Peseiro ta nuna kwazo a gaban magoya bayan gida.

Peseiro ya yi farin ciki da matakin jajircewa na ‘yan wasansa a wasan.

“Yan wasa na sun nuna jajircewa, na matsa musu su yi aiki mai kyau. Yawanci idan kun yi wasa da ƙungiyar da ba ta da ƙarfi, kowa ya huta, “in ji ɗan Portugal ɗin yayin da yake tattaunawa da manema labarai bayan wasan.

“A cikin wannan wasa, ba su huta ba, sun ba da wani abin kallo tun daga minti na farko zuwa na karshe da suke fafatawa. Sun buga wasa mai kyau, mun ci 6-0 wanda yayi kyau.”

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp