fidelitybank

PDP na jiran hukuncin kotu a kan ‘yan takarar gwamnan Taraba

Date:

Hankali ya tashi a jihar Taraba yayin da mambobin jam’iyyar PDP, ke jiran hukuncin kotun koli kan dan takarar gwamnan jam’iyyar.

DAILY POST ta samu cewa za a yanke hukuncin ne a yau Juma’a.

Wannan dai na zuwa ne kwanaki kadan bayan da kotun ta soke zaben fidda gwani na takarar gwamna da jam’iyyar APC ta gudanar.

Daya daga cikin ‘yan takarar gwamna a jam’iyyar PDP, Farfesa Jerome Nyameh ya garzaya kotun koli bayan da kotun daukaka kara ta yi watsi da karar da ya shigar a kan dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP Kefas Agbu, bisa hujjar cewa shi (Agbu) bai sayi fom din nuna sha’awa da tsayawa takara ba.

Karanta Wannan: Zan ruguza PDP da ‘yan cikinta – Dan PDP a jawabin taron nnpp

Ya bayar da hujjar ta bakin lauyansa, Pius D. Pius cewa dan takarar shi ne shugaban jam’iyyar na jihar, wanda ya ce shi ne ya jagoranci tantance wasu masu neman tsayawa takarar mukamai daban-daban a dandalin jam’iyyar.

A lokacin shigar da wannan rahoto, tashin hankali ya mamaye sansanonin Agbu da Nyameh.

Wasu daga cikin magoya bayan nasu da suka zanta da DAILY POST, sun ce za su amince da sakamakon hukuncin da za a yanke cikin gaskiya.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp