fidelitybank

PDP na jiran hukuncin kotu a kan ‘yan takarar gwamnan Taraba

Date:

Hankali ya tashi a jihar Taraba yayin da mambobin jam’iyyar PDP, ke jiran hukuncin kotun koli kan dan takarar gwamnan jam’iyyar.

DAILY POST ta samu cewa za a yanke hukuncin ne a yau Juma’a.

Wannan dai na zuwa ne kwanaki kadan bayan da kotun ta soke zaben fidda gwani na takarar gwamna da jam’iyyar APC ta gudanar.

Daya daga cikin ‘yan takarar gwamna a jam’iyyar PDP, Farfesa Jerome Nyameh ya garzaya kotun koli bayan da kotun daukaka kara ta yi watsi da karar da ya shigar a kan dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP Kefas Agbu, bisa hujjar cewa shi (Agbu) bai sayi fom din nuna sha’awa da tsayawa takara ba.

Karanta Wannan: Zan ruguza PDP da ‘yan cikinta – Dan PDP a jawabin taron nnpp

Ya bayar da hujjar ta bakin lauyansa, Pius D. Pius cewa dan takarar shi ne shugaban jam’iyyar na jihar, wanda ya ce shi ne ya jagoranci tantance wasu masu neman tsayawa takarar mukamai daban-daban a dandalin jam’iyyar.

A lokacin shigar da wannan rahoto, tashin hankali ya mamaye sansanonin Agbu da Nyameh.

Wasu daga cikin magoya bayan nasu da suka zanta da DAILY POST, sun ce za su amince da sakamakon hukuncin da za a yanke cikin gaskiya.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp