fidelitybank

Orji Kalu ya ziyarci Nnamdi Kanu a hannun DSS

Date:

Bulaliyar majalisar dattawa, Sanata Orji Uzor Kalu, ya ziyarci shugaban masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) da ake tsare da shi a ofishin DSS dake Abuja.

Tsohon gwamnan jihar Abia, wanda ya bayyana hakan a cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook a ranar Litinin, ya ce yana da cikakkiyar masaniyar cewa Kanu ya na tattara mabiya ta hanyar neman ‘yancinsa.

Kalamansa: “Da yammacin yau, na ziyarci dan uwana, Maazi Nnamdi Kanu a hannun DSS, Abuja. Na same shi cikin koshin lafiya da kulawa kuma muka tattauna a matsayin ‘Umunne’. A 2001 lokacin da na ke Gwamna na ziyarci mahaifinsa Eze Israel Okwu Kanu sarkin gargajiya na Akwara Ukwu, kuma tun a lokacin dangi sun kasance kusa da ni sosai. Na fahimci cewa Nnamdi ya na da mahaukatan mutane da suka kafe shi a bayansa kuma na Æ™arfafa shi ya yi la’akari da illar wasu ayyuka da maganganu, domin kare kansu. Ko da ya ke, akida na da akidarsa sun bambanta, Allah ya sa mu zama ‘yan’uwa kuma ba za mu iya guje wa juna ba. Ina bashi shawara da yan Najeriya nasiha mai kyau…Ko shi da iyalinsa sun saurare ni ko ba su saurare ni ba, zan ci gaba da yi masa nasiha kamar yadda na saba yi a baya. Abin da muke bukata shi ne zaman lafiya da kwanciyar hankali.”

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

MuÆ™arraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon É—an majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp