fidelitybank

Orji Kalu ya ziyarci Nnamdi Kanu a hannun DSS

Date:

Bulaliyar majalisar dattawa, Sanata Orji Uzor Kalu, ya ziyarci shugaban masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) da ake tsare da shi a ofishin DSS dake Abuja.

Tsohon gwamnan jihar Abia, wanda ya bayyana hakan a cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook a ranar Litinin, ya ce yana da cikakkiyar masaniyar cewa Kanu ya na tattara mabiya ta hanyar neman ‘yancinsa.

Kalamansa: “Da yammacin yau, na ziyarci dan uwana, Maazi Nnamdi Kanu a hannun DSS, Abuja. Na same shi cikin koshin lafiya da kulawa kuma muka tattauna a matsayin ‘Umunne’. A 2001 lokacin da na ke Gwamna na ziyarci mahaifinsa Eze Israel Okwu Kanu sarkin gargajiya na Akwara Ukwu, kuma tun a lokacin dangi sun kasance kusa da ni sosai. Na fahimci cewa Nnamdi ya na da mahaukatan mutane da suka kafe shi a bayansa kuma na Æ™arfafa shi ya yi la’akari da illar wasu ayyuka da maganganu, domin kare kansu. Ko da ya ke, akida na da akidarsa sun bambanta, Allah ya sa mu zama ‘yan’uwa kuma ba za mu iya guje wa juna ba. Ina bashi shawara da yan Najeriya nasiha mai kyau…Ko shi da iyalinsa sun saurare ni ko ba su saurare ni ba, zan ci gaba da yi masa nasiha kamar yadda na saba yi a baya. Abin da muke bukata shi ne zaman lafiya da kwanciyar hankali.”

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp