fidelitybank

Orji Kalu ya raba tallafin Babura da abinci da kudade a yankin sa

Date:

Bulaliyar majalisar dattijawa, Orji Uzor Kalu, ya bayar da tallafin Babura da kayan abinci tare da kyautar kudi ga al’ummar yankuna 13 na Igbere.

Tallafin dai wani yunkuri ne na ƙara ƙarin kayan aikin samar da tsaro a ƙauyena na Igbere.

Rabon tallafin kayayyakin wanda ya gudana a yammacin ranar Talata wanda Bulaliyar majalisar dattiawa mai wakiltar Abia ta Arewa a Majalisar ta Tara, Sanata Orji Uzor Kalu ya ba da gudummawar Babura da kayan abinci da tsabar kuɗi ga al’ummomi 13 da su ka haɗa da Igbere.

An mika wadannan kayayyaki kai tsaye ga ‘yan banga a kauyen a gaban shugaban kungiyar jin dadin jama’a na Igbere, Comrade Goddswill .A. Okorie.

Babura da kayan abincin da Kalu ya rabawa al’ummar sa.

Idan kuma za a iya tunawa, Bualiliyar majalisar dattawa, ya duba ayyukan gina tituna sama da 50 a yankin Abia ta Arewa, kafin ya nufi Ezumezu, wajen wani kayan adana kayan tarihi na gargajiya da a ke gudanarwa duk watan Disamba a Igbere na jihar Abia.

Sanata ya kasance abin koyi na ci gaban al’umma. Ya wakilci mazabar Abia ta Arewa da kyau a Majalisar Dokoki ta kasa, a tarihin shekaru biyu da rabin da ya kwashe a zauren majalisar.

Kalu tare da mutanen da su ka samu tagomashin sa.

Mazabar Abia ta Arewa na matukar godiya da irin tasirin da ya ke da shi a fannin tattalin arziki, hadin kai da ci gaban ababen more rayuwa a fadin Abia ta Arewa.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp