fidelitybank

Orji Kalu ya raba tallafin Babura da abinci da kudade a yankin sa

Date:

Bulaliyar majalisar dattijawa, Orji Uzor Kalu, ya bayar da tallafin Babura da kayan abinci tare da kyautar kudi ga al’ummar yankuna 13 na Igbere.

Tallafin dai wani yunkuri ne na ƙara ƙarin kayan aikin samar da tsaro a ƙauyena na Igbere.

Rabon tallafin kayayyakin wanda ya gudana a yammacin ranar Talata wanda Bulaliyar majalisar dattiawa mai wakiltar Abia ta Arewa a Majalisar ta Tara, Sanata Orji Uzor Kalu ya ba da gudummawar Babura da kayan abinci da tsabar kuɗi ga al’ummomi 13 da su ka haɗa da Igbere.

An mika wadannan kayayyaki kai tsaye ga ‘yan banga a kauyen a gaban shugaban kungiyar jin dadin jama’a na Igbere, Comrade Goddswill .A. Okorie.

Babura da kayan abincin da Kalu ya rabawa al’ummar sa.

Idan kuma za a iya tunawa, Bualiliyar majalisar dattawa, ya duba ayyukan gina tituna sama da 50 a yankin Abia ta Arewa, kafin ya nufi Ezumezu, wajen wani kayan adana kayan tarihi na gargajiya da a ke gudanarwa duk watan Disamba a Igbere na jihar Abia.

Sanata ya kasance abin koyi na ci gaban al’umma. Ya wakilci mazabar Abia ta Arewa da kyau a Majalisar Dokoki ta kasa, a tarihin shekaru biyu da rabin da ya kwashe a zauren majalisar.

Kalu tare da mutanen da su ka samu tagomashin sa.

Mazabar Abia ta Arewa na matukar godiya da irin tasirin da ya ke da shi a fannin tattalin arziki, hadin kai da ci gaban ababen more rayuwa a fadin Abia ta Arewa.

dailypostnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp