fidelitybank

Omicron: Mutane Uku sun kamu a Najeriya – NCDC

Date:

Hukumar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa a Najeriya (NCDC) ta ce ta samu ƙarin mutum uku da ke ɗauke da sabon nau’in korona na Omicron a ƙasar.

Wata sanarwa da hukumar ta fitar a ranar Talata ta ce, yanzu haka jumillar mutum Shida ne ke ɗauke da Omicron a Najeriya.

Ta ƙara da cewa dukkan mutanen da suka harbu da cutar sun yi balaguro zuwa Afirka ta Kudu a ‘yan kwanakin nan.

Tuni ƙasashen Birtaniya da Kanada suka hana matafiya daga Najeriya shiga ƙasashensu saboda sabon nau’in cutar, matakin da ‘yan Najeriyar suka bayyana a matsayin wariya.

Tun a ranar 1 ga watan Disamba ne dai hukumar ta bayar da rahoton mutum uku na farko da ta tabbatar sun kamu da cutar.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...
X whatsapp