fidelitybank

Omicron: Mutane Uku sun kamu a Najeriya – NCDC

Date:

Hukumar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa a Najeriya (NCDC) ta ce ta samu ƙarin mutum uku da ke ɗauke da sabon nau’in korona na Omicron a ƙasar.

Wata sanarwa da hukumar ta fitar a ranar Talata ta ce, yanzu haka jumillar mutum Shida ne ke ɗauke da Omicron a Najeriya.

Ta ƙara da cewa dukkan mutanen da suka harbu da cutar sun yi balaguro zuwa Afirka ta Kudu a ‘yan kwanakin nan.

Tuni ƙasashen Birtaniya da Kanada suka hana matafiya daga Najeriya shiga ƙasashensu saboda sabon nau’in cutar, matakin da ‘yan Najeriyar suka bayyana a matsayin wariya.

Tun a ranar 1 ga watan Disamba ne dai hukumar ta bayar da rahoton mutum uku na farko da ta tabbatar sun kamu da cutar.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp