fidelitybank

Omicron: EFCC ta hana ma’aikatan ta shiga Ofis

Date:

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, ta hana wasu daga cikin ma’aikatan ta da ba a yi musu allurer rigakafin Corona ba daga shelkwatar ta.

Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) ya rawaito cewa atisayen, wanda aka fara da misalin karfe 7 na safe, ya ga ma’aikatan hukumar yaki da cin hanci da rashawa ba tare da katin rigakafin COVID-19 ba, ko kuma shaidar rigakafin wanda a ka mayar da su gida.

Sai dai kuma wadanda suka nunashaidar rigakafin an basu damar shiga ofishin hukumar.

Tilasta yin rigakafin na dole ya zo a cikin fargabar sabon bambance-bambancen Omicron.

Cibiyar Kula da Cututtuka ta Najeriya (NCDC) ta bayyana cewa an tabbatar da bullar cutar guda uku a kasar nan.

Shugaban hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa ne ya bayar da umarnin a tabbatar da an yi wa dukkan ma’aikatan allurar rigakafi.

 

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp