fidelitybank

Omicron: EFCC ta hana ma’aikatan ta shiga Ofis

Date:

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, ta hana wasu daga cikin ma’aikatan ta da ba a yi musu allurer rigakafin Corona ba daga shelkwatar ta.

Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) ya rawaito cewa atisayen, wanda aka fara da misalin karfe 7 na safe, ya ga ma’aikatan hukumar yaki da cin hanci da rashawa ba tare da katin rigakafin COVID-19 ba, ko kuma shaidar rigakafin wanda a ka mayar da su gida.

Sai dai kuma wadanda suka nunashaidar rigakafin an basu damar shiga ofishin hukumar.

Tilasta yin rigakafin na dole ya zo a cikin fargabar sabon bambance-bambancen Omicron.

Cibiyar Kula da Cututtuka ta Najeriya (NCDC) ta bayyana cewa an tabbatar da bullar cutar guda uku a kasar nan.

Shugaban hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa ne ya bayar da umarnin a tabbatar da an yi wa dukkan ma’aikatan allurar rigakafi.

 

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp