fidelitybank

Obi da Wike sun gana da jiga-jigan PDP

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, ya gana da gwamnan Rivers, Nyesom Wike da wasu gwamnonin jam’iyyar PDP a jihar Ribas.

Taron dai shi ne karo na biyu da Obi zai gana da Wike bayan ya fice daga jam’iyyar PDP tare da bayyana aniyarsa ta shugaban kasa.

Tsohon gwamnan jihar Ondo, Olusegun Mimiko ne ya bayyana ganawar Obi ta shafin Twitter.

Mimiko ya bayyana cewa an gudanar da taron ne a daren jiya.

Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da, tsohon gwamnan jihar Cross River, Donald Duke; tsohon Gwamnan Jihar Gombe, Ibrahim Dankwanbo; Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom; Gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu; Mohammed Adoke da wasu da dama.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp