fidelitybank

Obi da Wike sun gana da jiga-jigan PDP

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, ya gana da gwamnan Rivers, Nyesom Wike da wasu gwamnonin jam’iyyar PDP a jihar Ribas.

Taron dai shi ne karo na biyu da Obi zai gana da Wike bayan ya fice daga jam’iyyar PDP tare da bayyana aniyarsa ta shugaban kasa.

Tsohon gwamnan jihar Ondo, Olusegun Mimiko ne ya bayyana ganawar Obi ta shafin Twitter.

Mimiko ya bayyana cewa an gudanar da taron ne a daren jiya.

Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da, tsohon gwamnan jihar Cross River, Donald Duke; tsohon Gwamnan Jihar Gombe, Ibrahim Dankwanbo; Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom; Gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu; Mohammed Adoke da wasu da dama.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp