fidelitybank

Nnamdi Kanu ya sake shigar da kara a kan cimmaka da lafiyar sa

Date:

Shugaban masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB), Nnamdi Kanu ya sake shigar da sabuwar kara ga babban Lauyan gwamnatin tarayya (AGF) da ministan shari’a Abubakar Malami (SAN) da kuma hukumar tsaro ta farin kaya (DSS).

A halin yanzu dai shugaban mai fafutukar kafa kasar Biafra ya na fuskantar shari’a kan ta’addanci da kuma cin amanar kasa.

A karar da ya shigar a ranar Litinin, Kanu na neman umarnin babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tilastawa ‘yan sandan sirrin Najeriya, DSS da su ba shi damar samun abinci, kula da lafiya da canza tufafi kamar yadda mai shari’a Binta Nyako ta bayar a baya.

Lauyan sa Barista Maxwell Chibuike Okpara ne ya shigar da karar mai lamba FHC/ABJ/CS1585/2021 a madadin shugaban kungiyar ta IPOB.

Kanu ya kuma nemi a ba shi umarnin tilastawa hukumar DSS ta ba shi damar shirya abincinsa, wanda a shirye ya ke ya biya.

Har ya zuwa yanzu dai, ba a sanya ranar da za a saurari karar ba.

Mai shari’a Nyako a ranar 2 ga watan Disamba ya umarci hukumar DSS da ta baiwa Kanu damar gudanar da addininsa cikin walwala da jin dadin zaman gidan ajiya da gyaran hali.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp