fidelitybank

Nijar ta yi garkuwa da Jakadan mu – Faransa

Date:

Shugaban Faransa Emmanuel Macron, ya ce, an yi garkuwa da jakadan kasar a Nijar a ofishin diplomasiyyar Faransa da ke birnin Yamai.

Mista Macron ya shaida wa manema labarai cewa halin da jakadan ke ciki abin damuwa ne.

Ya kuma ce sojojin na Nijar sun takura wa jami’an diplomasiyyar da ke zama a kusa da sansaninsu.

Tun cikin watan Agustan da ya wuce ne sojojin da suka hambarar da gwamnatin shugaba Mohamed Bazoum, suka bukaci jakadan na Faransa a Nijar ya fice daga kasar.

Bukatar da hukumomin Faransan suka yi fatali da ita, domin a cewarsu Shugaba Bazoum ne kadai ke ida ikon yin hakan saboda shi ne halastaccen shugaban kasa.

A wani labarin na daban kuma sojojin na Nijar sun bukaci dakarun Faransa 1,500 da ke kasar, da su fice daga kasar, bukatar da ita ma Faransa ta yi watsi da ita.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp