fidelitybank

Ni har yanzu ɗan APC ne – Sanata Goje

Date:

Tsohon gwamnan jihar Gombe, Sanata Mohammad Danjuma Goje, ya magantu a rahotannin da ke nuni da cewa, ya halarci zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP na jihar Gombe ta tsakiya da aka kammala, inda ya ce, har yanzu ya kasance dan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai biyayya.

A jiya ne kafafen sada zumunta suka yi kaca-kaca da katin zabe na jam’iyyar PDP na mazabar Gombe ta tsakiya dauke da hoton Sanata Goje a matsayin daya daga cikin ‘yan takarar.

Da yake mayar da martani, fitaccen dan majalisar wanda ke shugabantar kwamitin majalisar dattawa kan harkokin sufurin jiragen ruwa, ya ce, ya ci gaba da kasancewa amintacce kuma dan jam’iyyar APC mai alfahari.

A wata sanarwa da mai taimaka masa na musamman Ahmed Isa ya fitar, ya ce: “An jawo hankalin mai girma Sanata Danjuma Goje kan rahotannin da ake yadawa a kafafen sada zumunta na cewa ya taka rawa a zaben fidda gwani na sanata na jam’iyyar PDP. An bayyana hakan ne a ranar Litinin 23 ga Mayu, 2022.

“Sen Goje dan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ne mai alfahari da kuma Sanata mai ci a jam’iyyar APC. Ba dan jam’iyyar PDP ba ne. Bai halarci zaben fitar da gwani na jam’iyyar PDP a Gombe ba, domin neman mukamin Sanata ko wani mukami.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...
X whatsapp