fidelitybank

Ni fi kowa cancanta zama shugaba a PDP da APC – Amaechi

Date:

Tsohon Ministan Sufuri kuma dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Rotimi Amaechi ya dage cewa shi ne gogaggen dan siyasar da zai riƙe Najeriya a duk fadin jam’iyyar don cike gurbin shugaban kasar nan a 2023.

“Ni ne dan Najeriya da ya fi kowa gogewa a kasar nan a yau a PDP da APC da ke neman wannan zabe. Na yi shekara takwas kakakin majalisa, gwamna shekara takwas da minista na shekara bakwai da kari.

Amaechi, wanda ya zama gwamnan jihar Ribas na wa’adi biyu, ya bayyana haka a ranar Alhamis a lokacin da ya jagoranci tawagar yakin neman zaben sa don ganawa da wakilan jam’iyyar da kuma ‘ya’yan jam’iyyar APC a Makurdi, babban birnin jihar Benue.

Mai fatan zama shugaban kasa, ya bayyana cewa, ba wai yana neman a zabe shi ne bisa ra’ayin kabilanci ba, amma yana yin hakan ne a matsayinsa na wanda ya fi kowa cancanta, gogaggen dan Najeriya mai gaskiya da rike madafun iko.

Ya kara da cewa, zaman da ya yi a siyasance ta bangaren ‘yan majalisa da na zartaswa na gwamnatin jiharsa da kuma kwarewarsa a matsayin minista sun ba shi fifiko a kan sauran masu neman takara.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp