fidelitybank

Neman Sulhu: Turji ya nemi yin sulhu da gwamnati

Date:

Kasurgumin dan ta’addar nan da ya addabi wasu yankunan jihohin, Zamfara da  Sokoto da kuma Katsina, Bello Turji, ya nemi ya ajiye makamansa, domin a tsagaita zubar da jini daga dukkan bangarorin biyu.

A cikin wata wasika mai dauke da kwanan watan 14 ga watan Disamban 2021, Turji ya bukaci shugaban kasa, Muhammadu Buhari da Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Matawalle da kuma Sarkin Shinkafi, kan bukatar tasa.

Wani mazaunin garin Shinkafi, wanda mamba ne a kwamitin zaman lafiya na garin, ya tabbatar wa da Aminiya sahihancin wasikar mai shafi uku a ranar Lahadi.

Wannan dai ba shi ne karo na farko ba da dan ta’addar ke aike wa yankunan wasika ba. Ko a watan Satumban da ya gabata, ya rubuta wata wasika da shi da wani dan ta’addar, Halilu Sububu, su na gargadin mutane cewa za su kai musu hare-hare.

Neman sulhun nasa dai na zuwa ne a daidai lokacin da jami’an tsaron Najeriya suka zafafa kai hare-hare ga ’yan ta’addar ta sama da kuma ta kasa.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp