fidelitybank

Neman Sulhu: Turji ya nemi yin sulhu da gwamnati

Date:

Kasurgumin dan ta’addar nan da ya addabi wasu yankunan jihohin, Zamfara da  Sokoto da kuma Katsina, Bello Turji, ya nemi ya ajiye makamansa, domin a tsagaita zubar da jini daga dukkan bangarorin biyu.

A cikin wata wasika mai dauke da kwanan watan 14 ga watan Disamban 2021, Turji ya bukaci shugaban kasa, Muhammadu Buhari da Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Matawalle da kuma Sarkin Shinkafi, kan bukatar tasa.

Wani mazaunin garin Shinkafi, wanda mamba ne a kwamitin zaman lafiya na garin, ya tabbatar wa da Aminiya sahihancin wasikar mai shafi uku a ranar Lahadi.

Wannan dai ba shi ne karo na farko ba da dan ta’addar ke aike wa yankunan wasika ba. Ko a watan Satumban da ya gabata, ya rubuta wata wasika da shi da wani dan ta’addar, Halilu Sububu, su na gargadin mutane cewa za su kai musu hare-hare.

Neman sulhun nasa dai na zuwa ne a daidai lokacin da jami’an tsaron Najeriya suka zafafa kai hare-hare ga ’yan ta’addar ta sama da kuma ta kasa.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp