fidelitybank

Biyan Bashi: Babu batun sayar da kadarorin Najeriya – Ofishin Kula Bashi

Date:

Ofishin kula da basussuka na Najeriya (DMO) ya ce, ba ya cikin yarjejeniyar da Najeriya ta kulla da kasar Sin na cewa za ta jinginar da wasu kadarorinta ko da ta gaza biyan bashinta.

Babbar daraktar Ofishin, Misis Patience Oniha ce, ta sanar da hakan yayin tattaunawarta da kamfanin dillancin labarai na NAN a Abuja ranar Asabar.

A cewar ta,”Babu wata yarjejeniyar jinginar da wasu kadarorin gwamnatin Najeriya a cikin bashin, bashin da kasar Sin ke bin Najeriya bai wuce Dalar Amurka biliyan 3.59 ba, wanda ke zaman kaso 9.4 cikin 100 na Dala biliyan 37.9 din da ta ciyo daga ketare. Ya zuwa karshen watan Satumban 2021, jimlar bashin da ake bin Najeriya shi ne biliyan 37.9, wanda ya kunshi wanda gwamnatin tarayya da jihohi 36 da kuma babban birnin tarayya su ka ciyo daga ketare. Amma jimlar bashin da aka ciyo daga Sin bai wuce kaso 9.4 cikin 100 b, basussukan kuma ba sa bukatar wata jinginar kadara a matsayin sharadi, kawai yarjejeniya ce”. Inji Misis Patience.

A cikin ‘yan kwanakin nan ne dai a ka ta ce-ce-kuce a kafafen sada zumunta da na yada labarai cewa, wasu kasashen Afirka, ciki har da Najeriya na fuskantar barazanar karbe wasu muhimman kadarorinsu daga kasar Sin, saboda bashin da kasar ke bin su.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp