fidelitybank

Neja: ‘Yan ta’adda sun hallaka mutane 15 a lokacin da suke Sallah

Date:

Akalla mutane 15 ne suka mutu yayin da wasu da dama suka jikkata a wani hari da a ka kai a wani masallaci a kauyen Ba’are da ke karamar hukumar Mashegu a jihar Neja.

Rahotanni sun ce maharan sun kai harin ne a lokacin da mutanen kauyen ke gudanar da sallar Asuba.

Wata majiya ta ce an kai wadanda suka samu raunuka zuwa babban asibitin Kontagora domin yi musu magani.

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Neja, Monday Bala Kuryas, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce akalla mutane 9 ne suka mutu a harin.

“Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta riga ta tura jami’an tsaro zuwa yankin da abin ya shafa, domin kara kare rayuka da dukiyoyin al’umma,” inji Monday.

 

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp