fidelitybank

NDLEA ta nemi hadin kan kasashen waje a kan shaye-shaye

Date:

Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA, Manjo janar Buba Marwa mai ritaya, ya ce, musayar bayanan sirri tare da karfafa hadin gwiwwa tsakanin kasashen Afirka zai taimaka wa kasashen nahiyar wajen yakar matsalar shaye-shaye da safarar miyagun kwayoyi.

Buba Marwa ya bayyana hakan ne ranar Laraba a wajen taron shugabannin hukumomin yaki da miyagun kwayoyi na nahiyar Afirka da ke gudana a birnin Nairobi na kasar Kenya.

Yayin da yake jawabi game da nasarar da Najeriya ta samu wajen yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi, Buba Marwa ya ce ana bukatar hadin kan kasashen nahiyar wajen samar da hanyoyin da za a yaki dabi’ar safarar muggan kwayoyi a fadin kasashen nahiyar.

Ya kara da cewa tsakanin watan Janairu zuwa Agustan 2022, NDLEA ta kama mutum 21,302 da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi ciki har da manyan diloli 28.

Haka kuma ya ce hukumar tasa ta kama miyagun kwayoyin da nauyinsu ya kai kilogiram miliyan 5.4, tare da sauya wa fiye da mutum 12,326 masu amfani da kwayoyin tunani.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp