Hukumar ƙwallon ƙafa ta duniya FIFA ta sanar da waɗanda za su je zagayen ƙarshe na neman shiga gasar cin ƙwallon ƙafa ta duniya
Sanarwar da hukumar kwallon kafa ta duiya FIFA ta fitar da jadawalin a ranar Asabar.
Najeriya za ta kara da Ghana, inda Ghana za ta karɓi baƙwancin Najeriya a filin Accra a watan Maris.
Haka kuma Najeriya za ta karɓi baƙwancin Ghana a Abuja inda za su kece raini.
Ga jerin jadawalin sauran wasannin na Afrika.
Masar da Senegal
Kamaru da Algeria
Ghana da Nigeria
DR Congo da Morocco
Mali da Tunisia