fidelitybank

Najeriya ta yi asarar man fetur na makudan kudade – OPEC

Date:

Adadin ɗanyen man fetur da Najeriya ke samarwa ya ragu da miliyan 2.3 a watan Yulin 2022, idan aka kwatanta da abun da ƙasar ta samar a watan Yuni daya gabata, bayanai daga Kungiyar matatar Mai ta Kasashe ta nuna a ranar Alhamis.

A watannin na baya-baya rahoton Kasuwar Mai na Agustan 2022 na OPEC ya bayyana cewa adadin danyen mai da Najeriya ke haƙowa ya nuna cewa ta fadi da kimanin ganga 74,000 a duk rana a wata Yuli.

Wannan yana nufin a kwanaki 31 a watan Yuli, ƙasar ta yi asarar kimanin miliyan 2.3 na gangar ɗanyen mai.

Bayanai daga OPEC sun nuna cewa hakar mai a Najeriya a watan Yuni 2022 da aka yi a duk rana an dinga samun ganga miliyan 1.158, amma ya fadi zuwa miliyan 1.084 duk rana a watan Yuli.

Kasar ta samar da ganga Miliyan 1.024 duk rana a watan Mayu na wannan shekarar, bisa ga adadin da OPEC ta saki Ranar Alhamis. In ji BBC.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp