fidelitybank

Najeriya ƙasa ce mai sarƙaƙiya amma mai sauƙi ce wajen sarrafa ta – Obasanjo

Date:

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo a daren jiya ya ce, Najeriya kasa ce mai sarkakiya, amma ba ta da wahala a iya tafiyar da ita idan ‘yan kasa na gaskiya.

Ya ce, mutum ba zai iya samar da hanyoyin magance kalubalen da kasar ke fuskanta ba, inda ya kara da cewa, ana bukatar hadin kan ‘yan Najeriya don magance matsalolin.

Obasanjo ya zanta da manema labarai jim kadan, bayan ya karbi bakuncin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP kuma gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, gwamnan jihar Oyo Seyi Makinde, da takwaransa na jihar Benue, Samuel Ortom, tsohon gwamnan jihar Cross River, Donald Duke, wanda suka gana a gidansa da ke cikin babban dakin karatu na Olusegun Obasanjo (OOPL), Abeokuta, babban birnin jihar Ogun.

Wike ya ziyarci tsohon shugaban kasar a ci gaba da tuntubar da yake yi a shiyoyin siyasa guda shida.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp