fidelitybank

Nafisa Abdullahi ta fita da ga shirin Labarina

Date:

 

 

 

Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta ce ba za ta ci gaba da fitowa a cikin shiri mai dogon zango na Labarina ba.

Nafisa Abdullahi, wacce ke fitowa a matsayin SUmayya a cikin shirin, ta baiyana hakan cikin wata wasiƙa da ta aikewa mashiryin shirin, Aminu Saira ranar Asabar.

Jarumar ta ce ba za ta ci gaba da fitowa a cikin shirin ba sakamakon ƙarancin lokacin da ta ke da shi cikin al’amuran rayuwarta.

“Na fita daga cikin shirin ne saboda yadda al’amura suka yi min yawa, da hakan na tabbatar ba zai bani damar ci gaba da fitowa a shirin ba.

“Na ji dadin kasancewa cikin shirin LABARINA kwarai da gaske, kuma na yi mua’ala mai kyau da dukkanin abokannan aiki na na cikin shirin, tun daga kan mashiryin shirin har zuwa abokan aiki.

Jarumar tace tana son ta maida hankali kan kasuwancinta dakuma kamfaninta, harma da shirin fim da takeyi na kashin kanta.

 

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp