fidelitybank

Nafisa Abdullahi ta fita da ga shirin Labarina

Date:

 

 

 

Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta ce ba za ta ci gaba da fitowa a cikin shiri mai dogon zango na Labarina ba.

Nafisa Abdullahi, wacce ke fitowa a matsayin SUmayya a cikin shirin, ta baiyana hakan cikin wata wasiƙa da ta aikewa mashiryin shirin, Aminu Saira ranar Asabar.

Jarumar ta ce ba za ta ci gaba da fitowa a cikin shirin ba sakamakon ƙarancin lokacin da ta ke da shi cikin al’amuran rayuwarta.

“Na fita daga cikin shirin ne saboda yadda al’amura suka yi min yawa, da hakan na tabbatar ba zai bani damar ci gaba da fitowa a shirin ba.

“Na ji dadin kasancewa cikin shirin LABARINA kwarai da gaske, kuma na yi mua’ala mai kyau da dukkanin abokannan aiki na na cikin shirin, tun daga kan mashiryin shirin har zuwa abokan aiki.

Jarumar tace tana son ta maida hankali kan kasuwancinta dakuma kamfaninta, harma da shirin fim da takeyi na kashin kanta.

 

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...
X whatsapp