fidelitybank

Nadin Yusuf Buhari: Shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan ya isa Katsina

Date:

Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya isa jihar Katsina, a safiyar ranar Asabar, domin halartar bikin nadin sarautar Yusuf dan shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari ne ya tarbe shi a filin jirgin Umaru Musa Yar’adua da ke Katsina.

Sarkin Daura, Alhaji Umar Farouk, zai nada Yusuf rawani a matsayin Talban Daura, wanda zai zama Hakimin Kwasarawa.

An shirya gudanar da taron ne a Daura, mahaifar shugaba Buhari.

A tare da Shugaban Majalisar Dattawa daga Abuja akwai Sanata Yusuf Abubakar Yusuf da Mohammed Sani Musa da kuma Bello Mandiya.

A na sa ran shugaban majalisar dattawan ya dawo Abuja nan take bayan kammala taron.

A lokacin da ya nada sabbin hakimai guda hudu a ranar Alhamis, Sarkin Daura ya ce, sun yanke shawarar yi wa dan Buhari rawani ne domin hana sabon Talba yawo daga Abuja da Yola, mahaifar mahaifiyarsa, lokacin da wa’adin shugaban ya kare.

Shugaban kasa Muhammadu Buhari tar da mai dakin sa, Aisha Buhari na kasar Turkiyya, domin halartar wasu ayyuka.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp