fidelitybank

Nadin Yusuf Buhari: Shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan ya isa Katsina

Date:

Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya isa jihar Katsina, a safiyar ranar Asabar, domin halartar bikin nadin sarautar Yusuf dan shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari ne ya tarbe shi a filin jirgin Umaru Musa Yar’adua da ke Katsina.

Sarkin Daura, Alhaji Umar Farouk, zai nada Yusuf rawani a matsayin Talban Daura, wanda zai zama Hakimin Kwasarawa.

An shirya gudanar da taron ne a Daura, mahaifar shugaba Buhari.

A tare da Shugaban Majalisar Dattawa daga Abuja akwai Sanata Yusuf Abubakar Yusuf da Mohammed Sani Musa da kuma Bello Mandiya.

A na sa ran shugaban majalisar dattawan ya dawo Abuja nan take bayan kammala taron.

A lokacin da ya nada sabbin hakimai guda hudu a ranar Alhamis, Sarkin Daura ya ce, sun yanke shawarar yi wa dan Buhari rawani ne domin hana sabon Talba yawo daga Abuja da Yola, mahaifar mahaifiyarsa, lokacin da wa’adin shugaban ya kare.

Shugaban kasa Muhammadu Buhari tar da mai dakin sa, Aisha Buhari na kasar Turkiyya, domin halartar wasu ayyuka.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

ArziÆ™in Najeriya ya Æ™aru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp