fidelitybank

Na yi iya ƙoƙari na a mulkin ƙasar nan — Buhari

Date:

Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari ya ce shi dama ba ya sa ran ƴan Nijeriya za su yaba masa bayan ya bar mulki, in ya ce ya yi iya kokarin sa wajen mulkin ƙasar.
Buhari ya baiyana hakan ne a hira ta musamman da ya yi da gidan talabijin na ƙasa, NTA.
Buhari ya ce shekara da shekaru ya na riƙe madafun iko a ɓangarori daban-daban a ƙasar nan kuma ya bada iya gudunmawar da zai iya bayarwa ga ƙasar.
“Me zan yi sama da abinda na yi wa ƙasar nan?”
Ya ƙara da cewa ya na fatan idan ya kammala mulkin sa a 2023, ƴan Nijeriya za su gane cewa ya yi iya iyawar sa.
“Na yi gwamna, na yi minista kuma gani a karo na biyu a matsayin shugaban ƙasa. Sabo da haka an dama da ni a harkar mulki. To, me kuka zan yi sama da wannan?,” In ji Buhari.
“Ni yi iya kokari na kuma ina fatan bayan na bar mulki, ƴan Nijeriya za su yi duba na tsanaki. Ni ba na tsammanin wani yabo, amma abin da na ke tsammani shine ƴan Nijeriya za su ce mutumin nan ya yi iyakar ƙoƙarin sa. Ni wannan na ke tsammani da ga ƴan Nijeriya,” in ji Buhari.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp