fidelitybank

Na yi iya ƙoƙari na a mulkin ƙasar nan — Buhari

Date:

Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari ya ce shi dama ba ya sa ran ƴan Nijeriya za su yaba masa bayan ya bar mulki, in ya ce ya yi iya kokarin sa wajen mulkin ƙasar.
Buhari ya baiyana hakan ne a hira ta musamman da ya yi da gidan talabijin na ƙasa, NTA.
Buhari ya ce shekara da shekaru ya na riƙe madafun iko a ɓangarori daban-daban a ƙasar nan kuma ya bada iya gudunmawar da zai iya bayarwa ga ƙasar.
“Me zan yi sama da abinda na yi wa ƙasar nan?”
Ya ƙara da cewa ya na fatan idan ya kammala mulkin sa a 2023, ƴan Nijeriya za su gane cewa ya yi iya iyawar sa.
“Na yi gwamna, na yi minista kuma gani a karo na biyu a matsayin shugaban ƙasa. Sabo da haka an dama da ni a harkar mulki. To, me kuka zan yi sama da wannan?,” In ji Buhari.
“Ni yi iya kokari na kuma ina fatan bayan na bar mulki, ƴan Nijeriya za su yi duba na tsanaki. Ni ba na tsammanin wani yabo, amma abin da na ke tsammani shine ƴan Nijeriya za su ce mutumin nan ya yi iyakar ƙoƙarin sa. Ni wannan na ke tsammani da ga ƴan Nijeriya,” in ji Buhari.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp