fidelitybank

Na yi iya ƙoƙari na a mulkin ƙasar nan — Buhari

Date:

Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari ya ce shi dama ba ya sa ran ƴan Nijeriya za su yaba masa bayan ya bar mulki, in ya ce ya yi iya kokarin sa wajen mulkin ƙasar.
Buhari ya baiyana hakan ne a hira ta musamman da ya yi da gidan talabijin na ƙasa, NTA.
Buhari ya ce shekara da shekaru ya na riƙe madafun iko a ɓangarori daban-daban a ƙasar nan kuma ya bada iya gudunmawar da zai iya bayarwa ga ƙasar.
“Me zan yi sama da abinda na yi wa ƙasar nan?”
Ya ƙara da cewa ya na fatan idan ya kammala mulkin sa a 2023, ƴan Nijeriya za su gane cewa ya yi iya iyawar sa.
“Na yi gwamna, na yi minista kuma gani a karo na biyu a matsayin shugaban ƙasa. Sabo da haka an dama da ni a harkar mulki. To, me kuka zan yi sama da wannan?,” In ji Buhari.
“Ni yi iya kokari na kuma ina fatan bayan na bar mulki, ƴan Nijeriya za su yi duba na tsanaki. Ni ba na tsammanin wani yabo, amma abin da na ke tsammani shine ƴan Nijeriya za su ce mutumin nan ya yi iyakar ƙoƙarin sa. Ni wannan na ke tsammani da ga ƴan Nijeriya,” in ji Buhari.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp