fidelitybank

Mutuwar Dr. Ahmad babban rashi ne ga al’ummar musulmai – Ganduje

Date:

Gwamna jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana rasuwar Dr Ahmad Muhammad Ibrahim Bamba, fitaccen malamai a cibiyar Darul Hadith da ke Kano, a matsayin babban rashi na jiga-jigan masu samar da zaman lafiya da kuma tarin ilimin Hadisi.

Dr. Ganduje ya sanar da hakan ne ta hannun babban sakataren yada labaran sa, Abba Anwar, wanda ya rabawa manema labarai.

Mutuwarsa ba karamin rashi a a ka yi wa jihar ba. Ya kara da cewa, marigayi malamin ya kasance hazikin malami, mai zurfin hazaka da asali, a cikin karantarwarsa na fadin manzon Allah Muhammadu tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi.

“Ya kasance mai karfafa zaman lafiya tare a cikin lumana, wanda tsarin koyarwarsa ya kasance da nufin samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a tsakanin dukkanin bangarori da ma sauran su. Wannan babban rashi ne da ke tattare da bakin ciki da rashin maye gurbinsa,” in ji gwamnan.

Gwamna Ganduje ya bukaci malaman addinin Musulunci da su yi kokari tare da yin koyi da kyawawan halaye na marigayi Sheikh. Ya na mai jaddada cewa, “Ya kafa ginshikin yadda a ke yin Da’awa kuma ya bi abin da ya ke wa’azi. Mutum mai daraja ta kowane hali.”

Da ya ke ci gaba da cewa, “A madadin gwamnati da al’ummar jihar Kano, ina mika ta’aziyyarmu ga iyalan Sheikh Dr Ahmad Muhammad Ibrahim, ba wai iyalansa ba, Kano ko Nijeriya baki daya, duk al’ummar duniya baki daya sun yi asarar wani abu mai wuyar gaske.”

Ya roki Allah Madaukakin Sarki da ya gafarta masa dukkan kurakurensa, ya kuma saka masa da alherinsa da Jannatul Fiddaus.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...

Liverpool za su sayar da ‘yan wasa uku su dauki Isak

Liverpool a shirye take ta sayar da matasan yan...

Ba zamu daga wa Hamas kafa ba har sai an saki mutanen mu – Netanyahu

Firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, ya yi dogon...

Za mu gyara tsarin Maiduguri saboda ambaliya – Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ce, gwamnatinsa...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...
X whatsapp