fidelitybank

Mutum daya ya mutu 8 sun tsira da ransu a hatsarin kwale-kwale

Date:

Wani manomi, a ranar Lahadin da ta gabata, a garin Kabala Doki, dake karamar hukumar Kaduna ta Arewa a jihar Kaduna, ya nutse a cikin ruwa sakamakon hadarin kwale-kwale.

Lamarin ya faru ne da misalin karfe 8:30 na safiyar ranar Lahadin da ta gabata, kamar yadda wata majiya ta bayyana, yayin da wanda aka kashen mai suna Umar, ya taka kwale-kwalen domin taimaka wa mutanen da suka makale a gefen kogin amma kwale-kwalen ya kife.

Ya bayyana cewa wanda aka kashe din ya shahara a cikin al’umma kuma ya mallaki gona kusa da kogin.

Ya ce, “Abin damuwa ne domin Umar ya san yin iyo kuma ya yi noma a bakin kogi tsawon shekaru.

“Wannan ne ya sa muka yi mamakin samun labarin cewa ya nutse a cikin kogi daya a lokacin da yake kokarin ceto mutanen da suka makale a wancan gefen kogin. Allah ya gafarta masa kurakuransa”.

Majiyar ta bayyana cewa dukkan sauran da ke cikin jirgin sun tsira da ransu.

Shugaban karamar hukumar Kaduna ta Arewa, Muktar Baloni, yayin da yake tabbatar da faruwar lamarin, ya bayyana cewa har yanzu ba a gano gawar mamacin ba.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp