fidelitybank

Mutane 230 ne suka kamu da Korona a Najeriya – NCDC

Date:

Hukumar daƙile cututtuka masu yaɗuwa a Najeriya, NCDC, ta ce, ƙarin mutum 230 ne suka kamu da cutar Korona a faɗin ƙasar a ranar Laraba 19 ga watan Janairun 2022.

Hukumar ta bayyana cewa, daga cikin sabbin wadanda suka kamu da cutar, jihar Legas ce a kan gaba, inda take da mutum 115, sai Gombe mai mutum 29, da Abuja mai 24.

A jihar Imo kuwa mutum 20 ne suka kamu, sai kuma Rivers inda aka samu karin mutane 10.

Yawan waɗanda suka kamu a sauran jihohin

Ondo-9 • Kano-5 • Abia-4 • Kaduna-4 • Oyo-4 • Kebbi-2 • Ogun-2 • Borno-1 • Jigawa-1

Yanzu dai adadin waɗanda suka kamu da cutar a Najeriya tun bayan ɓullarta ya kai 251,571, amma an sallami mutum 225,280 daga asibiti bayan sun warke.

Yawan waɗanda suka rasa rayukansu sanadin cutar ta korona kuwa ya kai 3,117.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp