fidelitybank

Mutane 230 ne suka kamu da Korona a Najeriya – NCDC

Date:

Hukumar daƙile cututtuka masu yaɗuwa a Najeriya, NCDC, ta ce, ƙarin mutum 230 ne suka kamu da cutar Korona a faɗin ƙasar a ranar Laraba 19 ga watan Janairun 2022.

Hukumar ta bayyana cewa, daga cikin sabbin wadanda suka kamu da cutar, jihar Legas ce a kan gaba, inda take da mutum 115, sai Gombe mai mutum 29, da Abuja mai 24.

A jihar Imo kuwa mutum 20 ne suka kamu, sai kuma Rivers inda aka samu karin mutane 10.

Yawan waɗanda suka kamu a sauran jihohin

Ondo-9 • Kano-5 • Abia-4 • Kaduna-4 • Oyo-4 • Kebbi-2 • Ogun-2 • Borno-1 • Jigawa-1

Yanzu dai adadin waɗanda suka kamu da cutar a Najeriya tun bayan ɓullarta ya kai 251,571, amma an sallami mutum 225,280 daga asibiti bayan sun warke.

Yawan waɗanda suka rasa rayukansu sanadin cutar ta korona kuwa ya kai 3,117.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...
X whatsapp