fidelitybank

Mun kashe Naira biliyan 9 a gyara layin lantarkin Shiroro-Mando-Kaduna – Gwamnati

Date:

Ministan makamashi, Adebayo Adelabu, ya ce gwamnatin tarayya ta kashe naira biliyan 9 domin gyara layin lantarkin Shiroro-Mando-Kaduna.

Layin ne ya lalace a watan Nuwamban bara, wanda ya yi sanadiyar ɗauke wuta a jihohi 17 na arewacin Najeriya, sannan kuma layin da ya maye gurbinsa shi ma ɓatagari suka lalata shi kafin aka gyara.

Ministan ya bayyana a wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Bolaji Tunji ya fitar, cewa har yanzu ba a gama gyara layin ba.

“Kamfani samar da wutar lantarki ya kashe sama da naira biliyan 9 domin gyara turakun rarraba lantarkin da ƴanbindiga suka lalata a layin lantarkin Shiroro-Mando-Kaduna, wanda ya jefa mafi yawan yankin arewacin Najeriya duhu a bara. Har yanzu ba mu kammala gyarar ba saboda rashin tsaro,” in ji shi kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

A game da kasafta naira biliyan 8 domin wayar da kan ƴan Najeriya kan biyan kuɗin wuta a kasafin kuɗin 2025, ministan ya za a yi amfani da kuɗin ne domin wayar da kai, da ilimantarwa da kuma samar da fasahar zamani domin kare kadarorin makamashi.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp