fidelitybank

Mun kama masu laifi 245 a kwanaki 40 a Kano — Ƴan Sanda

Date:

 

Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Kano ta ce ta kama ɓatagari da a ke zargin su da aikata manyan laifuka su 245 a kwanaki 40 da su ka gabata.

Kwamishinan Ƴan Sanda na jihar, Sama’ila Shu’aibu Dikko ne ya baiyana hakan a taron manema labarai a shalkwatar rundunar a ranar Alhamis.

Ya ce kamen wani ɓangare ne na ƙoƙarin da rundunar ta ke yi na yaƙi da aikata laifuka a faɗin jihar.

“A ƙoƙarin mu na samar da zaman lafiya ga al’umma, mun dage wajen samar da zaman lafiya a cikin al’umma tare da haɗin kan su. Mu na amfani da bayanan sirri da kuma sintiri, mu yi gaggawar kai ɗauki in da a ka kira mu idan matsala ta afku, mun aiki daidai da yadda ƙa’idojin aikin ƴan sanda ya ke a doka, mu na haɗa kai da sauran hukumomin tsaro, sannan kuma mun yi riƙo da Sintirin nan na Kan ka ce kwabo wanda mu ke ganin alfanon sa sosai,” in ji Kwamishinan.

Da ga masu laifukan da rundunar ta kama a kwai ƴan fashi, masu garkuwa da mutane, ɓarayin shanu, ɓarayin mota, ƴan daba da kuma ƴan shaye-shayen miyagun ƙwayoyi.

Haka-zalika rundunar ta sanar da kuɓutar da mutane 6 da ga hannun masu garkuwa da mutane.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp