fidelitybank

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Date:

Ma’aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya nuna cewa harin bam da ƙasar ta kai wa Iran a watan da ya gabata ya janyowa shirin nukiliyar ƙasar koma baya na shekara biyu.

Kakakin ma’aikatar Pentagon Sean Parnell ne ya gabatar da waɗannan bayanan.

Shugaba Trump ya dage kan cewa hare-haren da Amurka ta kai sun lalata cibiyoyin nukiliyar Iran baki ɗaya.

A wani ɓangare kuma, ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta soki Iran kan matakin da ta ɗauka na dakatar da hadin gwiwa da hukumar kula da makamashin nukiliya ta Majalisar Dinkin Duniya a hukumance, inda ta bayyana hakan a matsayin matakin da bai dace ba.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp