fidelitybank

Mumunan Hadari: Tirela ta kashe yara yan makaranta a Legas

Date:

Wata motar Tirela ta kashe wasu yara ‘yan makaranta a tashar mota ta makarantar Grammar da ke unguwar Ojodu Berger a birnin Legas a Kudu maso Yammacin Najeriya.

Rahotanni sun nuna cewa, motar ta kwacewa direban, wanda ya haifar da mumunan hadarin.

Rahotanni da ba a tabbatar da su ba, sun nuna cewa adadin wadanda suka mutu ya kai tsakanin 15 zuwa 20, duk da cewa Politics Nigeria ta rawaito cewa, ba ta iya tantance ainihin adadin mutanen ba.

Daliban da abin ya shafa na komawa gida bayan rufe makaranta.

Wani ganau ya ce wasu mutane bata gari sun kashe direban motar da ya haddasa hadarin. An kuma kona motar.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp