fidelitybank

Mu na goyon bayan Isra’ila ta kai wa Lebanon hari ta ƙasa – Amurk

Date:

Sakataren tsaron Amurka Llyod Austin ya nuna goyon baya ga takwaransa na Isra’ila Yoav Gallant kan dalilan kaddamar da hari ta kasa a Lebanon.

Ma’aikatar tsaro ta ce mutanen biyu sun amince da bukatar ruguza duk wani wuri da ake kaddamar da hare-hare a kan iyakar Isra’ila da Lebanon.

“Manufar hakan ita ce tabbatar da cewa Hezbollah ba ta samu damar sake maimaita irin harin da Isra’ila ta gani ba a yankunanta na arewaci.

Wakilin BBC ya ce abin da wannan ke nufi shi ne Amurka tana bai wa Isra’ila cikakken goyon bayan kan hare-haren da take kaiwa a Lebanon.

Sanarwar ta kuma ce Mista Austin ya jadadda gargaɗi ga Iran cewa za ta dandana kudarta muddin ta kaddamar da hari kai-tsaye a kan Isra’ila.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp