fidelitybank

Mbappe ya goge tarihin da Messi ya kafa a gasar zakarun Turai

Date:

Ɗan wasan gaban PSG, Kylian Mbappe ya kafa tarihin zama ɗan wasa mafi ƙarancin shekaru da ya zura ƙwallaye 31 a gasar cin kofin Zakarun Turai.
Mbappe dan Faransa mai shekaru 22 ya kafa tarihin ne bayan ƙwallaye biyu da ya jefa a ragar Club Brugges yayin haɗuwar ƙungiyoyin biyu a daren jiya.
A mintuna 7 na farkon wasan na jiya ne Mbappe ya zura kwallaye 2 gabanin ya taimakawa Messi ya kara kwallo guda a minti na 37 kana PSG ta samu bugun fenariti da ya kaita ga nasarar ta kwallaye 4 da 1 kan Club Brugge.
Kafin nasarar ta jiya dai Messi ke da tarihin zura kwallaye 30 a karkashin gasar tun yana da shekaru 23 amma kuma yanzu Mbappe ya goge tarihin tare da zamowa dan wasa mafi karancin shekaru da ya kai ga nasarar zura kwallaye 31 a gasar.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...
X whatsapp