fidelitybank

Mbappe ya goge tarihin da Messi ya kafa a gasar zakarun Turai

Date:

Ɗan wasan gaban PSG, Kylian Mbappe ya kafa tarihin zama ɗan wasa mafi ƙarancin shekaru da ya zura ƙwallaye 31 a gasar cin kofin Zakarun Turai.
Mbappe dan Faransa mai shekaru 22 ya kafa tarihin ne bayan ƙwallaye biyu da ya jefa a ragar Club Brugges yayin haɗuwar ƙungiyoyin biyu a daren jiya.
A mintuna 7 na farkon wasan na jiya ne Mbappe ya zura kwallaye 2 gabanin ya taimakawa Messi ya kara kwallo guda a minti na 37 kana PSG ta samu bugun fenariti da ya kaita ga nasarar ta kwallaye 4 da 1 kan Club Brugge.
Kafin nasarar ta jiya dai Messi ke da tarihin zura kwallaye 30 a karkashin gasar tun yana da shekaru 23 amma kuma yanzu Mbappe ya goge tarihin tare da zamowa dan wasa mafi karancin shekaru da ya kai ga nasarar zura kwallaye 31 a gasar.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp