fidelitybank

Matatar man fetur na Ɗangote zai fara aiki a Najeriya

Date:

matatar mai na Kamfanin Dangote wanda zai rinƙa samar da 650,000 a kowace rana (bpd) da ake ginawa a Najeriya zai fara hako mai a shekarar 2022, in ji Babban Darakta Devakumar Edwin a ranar Lahadi.

Edwin ya bayyana hakan ne yayin wani rangadi da ministan yada labarai, Lai Mohammed ya yi. Ya ce, “Kashi 75 cikin 100 na gwajin ruwa da kuma kashi 70 cikin 100 na na’urorin sadarwa na lantarki an kammala shirye-shiryen, kammala aikin matatar a cikin kwata na hudu na wannan shekara,”

Matatar man da aka gina kan kudi dala biliyan 19 a Legas, tana da karfin ajiyar lita biliyan 4.74 inji Edwin. Ya kara da cewa, kashi 75 cikin 100 na kayayyakin za a rika jigilar su ne ta ruwa a cikin Najeriya.

Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, Aliko Dangote ya ce, a watan Janairu yana sa ran aikin matatar mai zai fara hakowa a karshen kwata na uku kuma ya kai gaci nan da farkon shekarar 2023.

An jinkirta aikin da shekaru da yawa kuma kudin ya kai dala biliyan 19 daga kiyasin da Dangote ya yi a baya na dala biliyan 12 zuwa dala biliyan 14.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp