fidelitybank

Matatar man fetur na Ɗangote zai fara aiki a Najeriya

Date:

matatar mai na Kamfanin Dangote wanda zai rinƙa samar da 650,000 a kowace rana (bpd) da ake ginawa a Najeriya zai fara hako mai a shekarar 2022, in ji Babban Darakta Devakumar Edwin a ranar Lahadi.

Edwin ya bayyana hakan ne yayin wani rangadi da ministan yada labarai, Lai Mohammed ya yi. Ya ce, “Kashi 75 cikin 100 na gwajin ruwa da kuma kashi 70 cikin 100 na na’urorin sadarwa na lantarki an kammala shirye-shiryen, kammala aikin matatar a cikin kwata na hudu na wannan shekara,”

Matatar man da aka gina kan kudi dala biliyan 19 a Legas, tana da karfin ajiyar lita biliyan 4.74 inji Edwin. Ya kara da cewa, kashi 75 cikin 100 na kayayyakin za a rika jigilar su ne ta ruwa a cikin Najeriya.

Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, Aliko Dangote ya ce, a watan Janairu yana sa ran aikin matatar mai zai fara hakowa a karshen kwata na uku kuma ya kai gaci nan da farkon shekarar 2023.

An jinkirta aikin da shekaru da yawa kuma kudin ya kai dala biliyan 19 daga kiyasin da Dangote ya yi a baya na dala biliyan 12 zuwa dala biliyan 14.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp