fidelitybank

Matashi ya yi garkuwa da kansa ya karbi kudin fansa 70,000 – ‘Yan sanda

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta yi holin wani mutum da ya yi garkuwa da kansa domin karbar kudin fansa a wurin mahaifin sa.

Mai magana da yawun rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis ga manema labarai.

Ya ce,”Sunan sa Hayatu Musa dan asalin garin Madobi a Kano, mahaifinsa ya kawo mana kara cewa masu garkuwa da mutane sun kama dansa tare da ya biya Naira Dubu Dari kudin fansa kafin a sake shi, bayan mun yi binciki mu ka gano kuma zancen ba haka bane”. A cewar SP Kiyawa.

Sai dai wanda a ke zargin mai suna Hayatu Musa ya tabbatar da cewa,”Ni da kai na ne na yi garkuwa da kai na babu wanda ya yi garkuwa, kuma na make murya ta, sannan na kirawo mahaifi na a waya na shaida masa halin da a ke ciki”.

A nasa jawabin mahaifin matashin ya ce,”Mun yi waya da masu garkuwa dama kudin da su ka bukata in ba su, a she da na ne da kansa ya makale murya ya kira ni domin ya karbi kudinsa”.

 Daga baya dai sai da mahaifin sa ya biya kudin fansa Naira Dubu Saba’in a wajen mahaifin na sa, kamar yadda rundunar ta tabbatar da hakan.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp