fidelitybank

Matasa sun yi yunkurin kona makarantar su Hanifa

Date:

Matasan yankin Dakata Kawaji a jihar Kano, sun fusata tare da kokarin cinna wuta tare da kona makarantar marigayiya Hanifa wadda aka yi garkuwa da ita aka kuma kashe ta.

Alkibila ta rawaito cewa, yunkurin matasan bai samu nasara ba, duk da sun kona tayoyi tare da tare titin yankin.

Tuni dai jami’an ‘yan sanda mota 5 suka halacci wajen, domin dakile aikata barna.

Duk da matasan sunci al’washin kone makarantar a daren ranar Alhamis, hakar su ba ta cimma ruwa ba.

Yanzu haka wanda ake zargi da kashe ta malamin makarantar su, ya tabbatarwa da ‘yan sanda cewa, da hannun sa ya dauko ta Babur din Adaidaita Sahu, ya kuma bata maganin Bera ta sha sann

Hoton marigayiya Hanifa tare da makarantar su

 

Wannan ya biyo bayan sace wata yarinya yar shekaru 5 mai suna Hanifa da take makarantar da malamin su kuma mai makarantar ya yi tare da kashe ta.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnoni ku yi wa mutanen ʙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buʙaci gwamnonin ʙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

ʘungiyar kare haʙʙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buʙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ʙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko Ę“anʙwallon...

Sunderland ta ɗauko Ę“anʙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ʙwallo na bakwai da...
X whatsapp