fidelitybank

Masu zanga-zanga na yunkurin juyin mulki a Burkina Faso

Date:

Masu zanga-zanga a Burkina Faso sun ƙona shelkwatar jam’iyya mai mulki a Burkina Faso ta MPP a Ouagadougou babban birnin ƙasar.

Rahotanni na nuni da cewa ‘yan sanda sun samu nasarar tarwatsa su da hayaƙi mai sa hawaye bayan sun far wa ginin.

Masu zanga-zangar sun ƙona tayoy, inda suke goyon bayan sojojin da ke yunƙurin juyin mulki da kuma neman manyan jami’an ƙasar da su sauka daga kan mulki.

Haka kuma masu zanga-zangar na neman a ƙara ƙaimi a yaƙin da ake yi da masu iƙirarin jihadi waɗanda ke ƙara zafafa hare-hare a ƙasar.

Masu zanga-zangar dai sun fito ne sa’o’i bayan da aka yi musayar wuta mai ƙarfi a wasu sansanonin sojoji a Ouagadougou da garuruwan da ke Arewacin ƙasar.

Gwamnatin ƙasar ta yi kira da a zauna lafiya, kuma ta musanta yunƙurin da ake yi na juyin mulki a ƙasar.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp