fidelitybank

Masu zanga-zanga na yunkurin juyin mulki a Burkina Faso

Date:

Masu zanga-zanga a Burkina Faso sun ƙona shelkwatar jam’iyya mai mulki a Burkina Faso ta MPP a Ouagadougou babban birnin ƙasar.

Rahotanni na nuni da cewa ‘yan sanda sun samu nasarar tarwatsa su da hayaƙi mai sa hawaye bayan sun far wa ginin.

Masu zanga-zangar sun ƙona tayoy, inda suke goyon bayan sojojin da ke yunƙurin juyin mulki da kuma neman manyan jami’an ƙasar da su sauka daga kan mulki.

Haka kuma masu zanga-zangar na neman a ƙara ƙaimi a yaƙin da ake yi da masu iƙirarin jihadi waɗanda ke ƙara zafafa hare-hare a ƙasar.

Masu zanga-zangar dai sun fito ne sa’o’i bayan da aka yi musayar wuta mai ƙarfi a wasu sansanonin sojoji a Ouagadougou da garuruwan da ke Arewacin ƙasar.

Gwamnatin ƙasar ta yi kira da a zauna lafiya, kuma ta musanta yunƙurin da ake yi na juyin mulki a ƙasar.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp