fidelitybank

Masu aski sun ƙara farashi a Kano

Date:

 

Ƙungiyar Masu Askin Baba, reshen Jihar Kano ta sanar da ƙarin farashin aski a faɗin jihar.

Da ya ke zantawa da manema labarai a Kano a yau Litinin, Shugaban ƙungiyar na Kano, Muhammad Sagir Adam, ya ce ƙarin ya zama dole sakamakon hauhawar farashin kayaiyakin askin.

A cewar sa, farashin duk kayayyakin da su ke saya domin yin aski ya yi yashin gwauron zabi, in da ya ce “hatta kuɗin haya ma ya tashi.”

Adam ya sanar da cewa da ga yanzu aski da a ke yi a naira ɗari 2 ya koma Naira dari 3, na ɗari 3 ya koma naira ɗari 4.

Ya yi bayani da cewa “muma ba laifin mu bane. Ka san sana’a sai da riba. To, idan mu ka ci gaba da yin Aski a haka, to sai dai muyi ta samun faduwa, ballantana ma riba,” in ji shi

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...
X whatsapp