fidelitybank

Masarauci mafi daɗewa a masarautar Kano,  Sarkin Bai Adnan ya rasu

Date:

 

Sarkin Ban Kano, Tsohon Hakimin Ɗambatta, Dakta Mukhtar Adnan ya rasu.

Marigayi Adnan, ya rasu ya na da shekara 95 a wani asibiti da asubar yau Juma’a a Kano.

Kafin rasuwarsa, marigayin shine Kwamishinan Ilimi na farko a tarihin Kano.

Dakta Adnan ya kasance ɗan majalisar Sarki tun a shekarar 1954.

Marigayin ya kuma kasance ɗaya da ga cikin masu naɗin Sarki, inda da shi a ka naɗa Sarkin Kano, marigayi Alhaji Ado Bayero a 1963.

Tun a 1953 marigayi Adnan ya zama Hakimin Ɗambatta har zuwa shekarar 2019, inda a ka cire daga hakimcin sakamakon sabuwar dokar masarauta da Gwamna Abdullahi Ganduje ya ƙirkiro.

Wannan jarida ta jiyo cewa da safen nan ne dai za a yi jana’izar Sarkin Bai kamar yadda addinin Musulunci ya tanada.

Har zuwa lokacin haɗa wannan rahoto, ba a sanar da lokacin da za a yi jana’izar marigayin ba.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp