fidelitybank

Masarauci mafi daɗewa a masarautar Kano,  Sarkin Bai Adnan ya rasu

Date:

 

Sarkin Ban Kano, Tsohon Hakimin Ɗambatta, Dakta Mukhtar Adnan ya rasu.

Marigayi Adnan, ya rasu ya na da shekara 95 a wani asibiti da asubar yau Juma’a a Kano.

Kafin rasuwarsa, marigayin shine Kwamishinan Ilimi na farko a tarihin Kano.

Dakta Adnan ya kasance ɗan majalisar Sarki tun a shekarar 1954.

Marigayin ya kuma kasance ɗaya da ga cikin masu naɗin Sarki, inda da shi a ka naɗa Sarkin Kano, marigayi Alhaji Ado Bayero a 1963.

Tun a 1953 marigayi Adnan ya zama Hakimin Ɗambatta har zuwa shekarar 2019, inda a ka cire daga hakimcin sakamakon sabuwar dokar masarauta da Gwamna Abdullahi Ganduje ya ƙirkiro.

Wannan jarida ta jiyo cewa da safen nan ne dai za a yi jana’izar Sarkin Bai kamar yadda addinin Musulunci ya tanada.

Har zuwa lokacin haɗa wannan rahoto, ba a sanar da lokacin da za a yi jana’izar marigayin ba.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...
X whatsapp