fidelitybank

Makarantun gaba da sakandire sun tsawaita jarabawa saboda yajin aikin Babura masu kafa 3

Date:

Wasu manyan makarantun gaba da sakandire a jihar Kano sun dakatar da jarabawar da su ka shirya gudanarwa a yau Litinin ga dalibai, sakamakon yajin aikin da a ka tsundama na masu Babura mai kafa uku.

Lamarin ya faru ne sakamakon daukewar Baburan da su ka yi a Kano na yajin aikin da suka tsunduma na kwanaki 7.

Shugaban hukumar KAROTA Baffa Babba Dan Agundi ne dai ya ci alwashin kowane mai Babur sai ya sabanta rijista da lambar Babur din sa, a wannan sabuwar shekarar ta 2022, a kan Naira dubu 8, wanda a baya a ka sanya Naira dubu 20.

Sai dai masu Baburan Adaidaita sun bijirewa hukumar biyan kudin, sakamakon tsada da suka ce hukumar ta yi musu.

Lamarin dai ya haifar da daukewar Baburan Adaidaita Sahu a Kano wanda dalibai ke ta faman sagarabtu a kafafun su.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...
X whatsapp