fidelitybank

Makarantun gaba da sakandire sun tsawaita jarabawa saboda yajin aikin Babura masu kafa 3

Date:

Wasu manyan makarantun gaba da sakandire a jihar Kano sun dakatar da jarabawar da su ka shirya gudanarwa a yau Litinin ga dalibai, sakamakon yajin aikin da a ka tsundama na masu Babura mai kafa uku.

Lamarin ya faru ne sakamakon daukewar Baburan da su ka yi a Kano na yajin aikin da suka tsunduma na kwanaki 7.

Shugaban hukumar KAROTA Baffa Babba Dan Agundi ne dai ya ci alwashin kowane mai Babur sai ya sabanta rijista da lambar Babur din sa, a wannan sabuwar shekarar ta 2022, a kan Naira dubu 8, wanda a baya a ka sanya Naira dubu 20.

Sai dai masu Baburan Adaidaita sun bijirewa hukumar biyan kudin, sakamakon tsada da suka ce hukumar ta yi musu.

Lamarin dai ya haifar da daukewar Baburan Adaidaita Sahu a Kano wanda dalibai ke ta faman sagarabtu a kafafun su.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar Æ´an Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar ÆŠinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp