fidelitybank

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Date:

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar ta kai hari kan cibiyar tattara bayanan sirri ta Isra’ila, wato Mossad.

Kamfanin dillancin labaran ƙasar na Tasnim ya wallafa wasu jerin hotuna da ya ce suna nuna yadda shalkwatar cibiyar Mossad ke ci da wuta.

Tasnim, ya ambato rundunar juyin juya halin Iran, na cewa ƙasar ta kai hari kan cibiyar ne ta hanyar amfani da makamai masu linzami.

A wani saƙo da kamfanin dillancin labaran na Iran ya wallafa a shafinsa na Telegram, ya ce: “A wani salo a ƙwarewa makaman IRGC masu linzami sun faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila, duk kuwa da ƙarfin tsaron sararin samaniya na zamani da ƙasar ke da shi.”

Kawo yanzu Isra’ila ba ta ce komai ba game da wannan iƙirari, kuma saboda dokokin taƙaita yaɗa labarai da gwamnati ta sanya, kafofofin yaɗa labaran da ke aiki a ƙasar ba za su iya bayar da labaran wasu wuraren da aka kai wa hari ba.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp